September 18, 2026

Majalisar Dokokin jihar Zamfara Ta Tsige Mataimakin Gwamna Barr. Mahadi Aliyu

0

Yanzu-Yanzu: Majalisar Dokokin Jihar Zamfara a Najeriya ta tsige mataimakin Gwamnan Jihar, Mahdi Aliyu Gusau a yayin zaman majalisar na yau Laraba.

akwai karin bayani nan gaba.

About The Author

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *