September 18, 2026

Yadda Gwamnoni Suka Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur

0

Gwamnonin jam’iyyar APC a Nijeriya sun goyi bayan cire tallafin man fetur da sabon shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya sanar a jawabinsa na kama rantsuwar aiki.

Haka kuma gwamnonin sun yi kira ga ‘yan Nijeriya da su goyi bayan bayan wannan mataki da gwamnati ta ɗauka akan batun cire tallafin man fetur

Ya kuke kallon wannan mataki

Majiya: Arise TV

About The Author

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *