September 17, 2026

An Sako Basaraken Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

0

Makusantan Mai garin Ummadau da ke ƙaramar hukumar Safana da aka ɗauka tare da mutane uku, sun tabbatar da ‘yan bindiga sun sako mai garin da yammacin yau Alhamis

An ɗauke mai garin n Alhaji Bara’u Zakka akan hanyar sa ta zuwa gangamin yakin neman zaɓen Ɗan takarar gwamna a jam’iyyar APC.

Wata majiya ta tabbatar ma da jaridun Katsina city news cewa wani kwamandan ‘yan bindigar mai suna Usman, akayi ma magana shi kuma yayi ma dabar da suka sace maigarin magana suka sako shi.

About The Author

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *