September 18, 2026

DA DUMI-DUMI: FAAN Ta Gano Gawa A Titin Jirgin Sama Na Lagos.

0

Hukumar kula da filayen tashi da saukar jiragen sama ta Najeriya (FAAN), ta tabbatar da gano gawa a kan titin jirgin sama mai lamba 18R/36L a ranar Alhamis, inda ta ce an fara bincike kan lamarin.

A wata sanarwar manema labarai da aka ba jaridar LEADERSHIP a jiya Juma’a, babban manajan Kamfanin, Faithful A. Hope-Ivbaze, ya ce an gano gawar mutane da ba a tantance ba a hanyar jirgin saman ranar Alhamis.

About The Author

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *