Ƴan Bindiga Sun Sako Mata Da Mijin Da Suka Sace A Cikin Garin Katsina
Ƴan Bindiga Sun Sako Matashi Yusuf Bishir Attah Da Matarsa Fatima Babangida, Bayan Kwashe Kwanaki Goma Sha Shidda A Hannun Ƴan Bindigar.
Focus News Hausa ta ruwaito cewa ‘yan bindiga Sun Kai Hari A Unguwar Shola Dake Bayan Asibitin Koyarwa Ta Gwamnatin Tarayya, Cikin Garin Katsina A Daren 6 Ga Watan Augusta, 2022.
Allah Ya Kubutar Da Sauran Cikin Aminci!
